📍 Tuntuɓa da Karin Bayani Daga Kamfanin Al Hayat International, Goron Dutse Kano. Za ku iya samun mu a: Kwanar Kasuwa, Office ɗinmu mai Lamba 14, Al-Wabil House, Sharada Phase 1 Kano. 📧 Email: [email protected] ✅ Published & Managed by MBR Media Solutions 📧 Email: [email protected] #muryarhausatv #muryarhausa #watashida #tawakkaltu #hausaseries #kaddara #matangida
ADVERTISEMENT
Duk Wanda ya Kali wanna comment din Allah ya bashi arziki Mai albarka 🎉🎉
To yan uwana Muslims muyima shugaban hallitta salati sallalahu alaihi wasallam 💘💘💘
Allah sarki duk lokacinda naga Baban sameer jinake kamar babana suna kama sosai 😭😭😭😭 Allah yamaka Rahma babana😢😢😢
Allah yasa muyi kiyakiwan karshai Dan alfarnam Muhammad Rasullalah s A W ♥️🎉
Salati goma ga annabi S.A.W ❤
Wllh Babawo shine ginshikin Shirin film din shine mai taimakawa kowa💪💔🥹🤭
Inkasan atine ta baki/baka dariya wajanda ta fito tana wakar India ku danna min like🤣🤣🤣Takaici
Kamar yadda Allah yake juya dare zuwa rana 🌒☀ Yaa ubangiji ya juyar da damuwar kowa 😭😭 zuwa farin ciki 🤲🤲
Duk Wanda yaji dadin sumar da nakowa Dan Allah yayimin like😂😂😂
mai kaunar annabi yamin like 😢😊
Allah yaqawa Annabi daraja
Salati goma ga annabi s.a.w
Inason soyayya gaskiya wan da yaji dadi wan nan film yamun like 👍
Duk Wanda ya kalla wanna season din Allah ya saka shi akin aljanna ameen
Ina Masoyan Annabi Muhammad ( ) kuzo ku danna mani like
Kunyi kuskure ance ma Adama manzon Allah yace tace takiyin shirun Kuma bazata Fadi alkhairin ba yakamata a gyara annabi bawasa bane
Ya Allah, duk wanda ya kalli bidiyon nan ya ga sakona, Allah ka biya masa dukkan bukatunsa na alkhairi
Korafina akan adama ance manzon Allah S A W yace afadi alkhairi ko kayi shiru sai tace taki hakan kuskurene babba
Allah karawa annabi daraja kar amanta ayiwa annabi salati saw Allah karamana son manzon Allah saw duniya da lahira Allah kabrmu da son manzon Allah saw Allah kasa mu gama da duniya lafiya
Yayi kyau, Allah yasa nakowa ya mutu kenan